Shugaban kungiyar Fulani Makiyaya ta Miyyati Allah a Jihar Ondo, Alhaji Bello Garba ya nuna takaicinsa bisa munanan kalaman da Gwamnan Jihar Ekiti Ayodele Fayose ya yi a kan Fulani makiyaya a jihar, abin da ya dangata da rashin adalci na Gwamnan da nuna wariya da tsana ga al’ummarsu.
Al’ummar Fulani sun koka kan niyyar korarsu daga Ekiti
Shugaban kungiyar Fulani Makiyaya ta Miyyati Allah a Jihar Ondo, Alhaji Bello Garba ya nuna takaicinsa bisa munanan kalaman da Gwamnan Jihar Ekiti Ayodele Fayose…