✕ CLOSE Noma Da Kiwo Hotuna Kiwon Lafiya Girke-Girke Sana'o'i Kimiyya da Kere-Kere Ra'ayin Aminiya Ra’ayoyi Rahoto
Click Here To Listen To Trust Radio Live

Abin Da Ya Sa Rashin Tsaro Ke Neman Cinye Abuja

A ’yan kwanakin nan hankali ya koma Abuja ta fannin tsaro.

More Podcasts

A ’yan kwanakin nan hankali ya koma Birnin Tarayya Abuja ta fannin tsaro.

’Yan bindiga da masu garkuwa don neman kudin fansa suna ta kai farmaki a yankunan birnin da ake wa kallon wuri mafi tsaro a Najeriya.

Shin me ya sa ’yan bindigar suka karkato da ayyukansu zuwa yankin?

Shirin Najeriya A a Yau ya duba abin da ya sa masu garkuwa da mutane suka maida hankali kan Abuja.

Domin sauke shirin, latsa nan