A makon da ya gabata ne Hukumar hadin kan limamai da malaman addini ta Jihar Kurosriba ta gudanar da lacca mai taken hadin kan Musulmi da kuma mu’amala tsakanin sauran addinai.
Abin da ya sa nake gudanar da bincike kan Musulmi da Musulunci – Farfesa Egody Uchendu
A makon da ya gabata ne Hukumar hadin kan limamai da malaman addini ta Jihar Kurosriba ta gudanar da lacca mai taken hadin kan Musulmi…