Kwamared Saleh Muhammed Abdullahi, shugaban kungiyar ma’aikata masu hakar man fetur (PENGASSAN) ya ce yarda da suka yi Shugaban kasa Muhammadu Buhari cewa ba zai ci amanar kasa ba ce ta sanya suka amince da sanar da janye tallafin man fetur da minista a ma’aikatar man fetur ta kasa, Ibe Kachukwu ya yi.
Abin da ya sa muka amince da cire tallafin fetur – Kwamared Sale Abdullahi
Kwamared Saleh Muhammed Abdullahi, shugaban kungiyar ma’aikata masu hakar man fetur (PENGASSAN) ya ce yarda da suka yi Shugaban kasa Muhammadu Buhari cewa ba zai…