✕ CLOSE Noma Da Kiwo Hotuna Kiwon Lafiya Girke-Girke Sana'o'i Kimiyya da Kere-Kere Ra'ayin Aminiya Ra’ayoyi Rahoto
Click Here To Listen To Trust Radio Live

Dalilin Da Kotu Ta Tsige Gwamnonin Arewa 4

Shirin Daga Laraba na wannan mako ya duba ainihin dalilan da suka sa kotunan tsige gwamnonin huɗu zuwa yanzu

More Podcasts

Bayan watanni tara da kammala zaben 2023 da zubar da wasu jiga-jigan ’yan siyasa, ɓangaren shari’a ma na ci gaba da yanke hukunci, inda zuwa yanzu aka tsige gwamnoni hudu daga jam’iyyu daban-daban.

Wasu na sanya ayar tambaya kan sarƙaƙiyar da alƙalai ke amfani da su wajen yanke hukunci a kotuna.

Shirin Daga Laraba na wannan mako ya duba ainihin dalilan da suka sa kotunan tsige gwamnonin huɗu zuwa yanzu.

Domin sauraren shirin, latsa nan