Tsohon Jakadan Najeriya a Majalisar dinkin Duniya Alhaji Yusuf Maitama Sule (dan Masanin Kano) ya ce matsalar karancin man fetur da ake fuskanta da kuma matsin tattalin arziki a kasar nan, matsaloli ne da aka gaje su, amma idan ’yan Najeriya suka yi hakuri da aiki tare al’amura za su kyautatu.
A daina dora wa Buhari laifi kan qarancin mai – Maitama Sule
Tsohon Jakadan Najeriya a Majalisar dinkin Duniya Alhaji Yusuf Maitama Sule (dan Masanin Kano) ya ce matsalar karancin man fetur da ake fuskanta da kuma…