✕ CLOSE Noma Da Kiwo Hotuna Kiwon Lafiya Girke-Girke Sana'o'i Kimiyya da Kere-Kere Ra'ayin Aminiya Ra’ayoyi Rahoto
Click Here To Listen To Trust Radio Live

Ta’aziyyar dankama

Wani dankama ne makwabcinsa ya rasu. Ana cikin amsar gaisuwa da rana tsaka, sai aka ji dankaman ya ce: “Wayyo!” Ya kuma ci gaba da…

Wani dankama ne makwabcinsa ya rasu. Ana cikin amsar gaisuwa da rana tsaka, sai aka ji dankaman ya ce: “Wayyo!” Ya kuma ci gaba da kuka. Tsammanin cewa juyayin rasuwar makwabcinsa ne ya sa yake kuka, sai mutane suka ci gaba da ba shi hakuri. Can, sai ya kuma fashewa da kuka, yana cewa: “Wayyo! Jama’a, a fa kawo abinci, kada a yi biyu babu!!”
Daga Akilu M. Shehu Yabo, Sakkwto 07088213989