Wasu Kanawa ne su biyu, suna tafiya sai suka iske wani Bazazzagi a fadamarsa ta rake a Zariya, suka gaishe shi. Shi kuwa sai ya dauki sandar rake guda biyu ya ba su, sai suka zauna kusa da fadamar suna sha. Can sai dayan ya ce: “Da muna da kudi da mun sayi raken nan mun je gida mun yi ta sha.” Shi kuma dayan sai ya ce: “Kai amma da za a yi tashin duniya, da mu kam sai mu shiga fadamar raken nan mu yi ta sha.”
Daga Mudassir Ibrahim Mando Jihar Kaduna, 08024122559
Santin rake (1)
Wasu Kanawa ne su biyu, suna tafiya sai suka iske wani Bazazzagi a fadamarsa ta rake a Zariya, suka gaishe shi. Shi kuwa sai ya…