✕ CLOSE Noma Da Kiwo Hotuna Kiwon Lafiya Girke-Girke Sana'o'i Kimiyya da Kere-Kere Ra'ayin Aminiya Ra’ayoyi Rahoto
Click Here To Listen To Trust Radio Live

NAJERIYA A YAU: Yadda Zaben Shugabancin Majalisun Najeriya Zai Kasance

Bayanin yadda zaben shugabancin Majalisar Dokokin Najeriya ta 10 zai kasance

More Podcasts

Domin sauke shirin kai tsaye, latsa nan

Yau Talata 13 ga Yuni, 2023, za a kaddamar da Majalisar Dokoki a Tarayyar Najeriya a karo na 10 a karkashin mulkin dimokuradiyya.

Yaya zaben shugabancin Majalisar zai kasance?

Saurari shirin Najeriya A Yau na wannan lokaci, domin jin yadda za ta kaya.