✕ CLOSE Noma Da Kiwo Hotuna Kiwon Lafiya Girke-Girke Sana'o'i Kimiyya da Kere-Kere Ra'ayin Aminiya Ra’ayoyi Rahoto
Click Here To Listen To Trust Radio Live

NAJERIYA A YAU: Shin Tinubu Zai Naɗa Ɗansa Ministan Matasa?

Matasan APC sun ce ya kamata Tinubu ya naɗa ɗansa Sheyi muƙamin

More Podcasts

Sai dai kawunan matasan ya rabu, sakamakon yadda suka ce mulki ba abin da za a maida shi na ’yan uwa da abokan arziki ba ne.

Shirin Najeriya A Yau ya maida hankali kan yadda matasa ke ta karakaina game da kujerar ministan matasa.

Domin sauraren shirin, latsa nan