Sarkin Barebarin Jihar Legas Alhaji Mai Saleh Mustapha, ya ce, kamata ya yi shugabannin al’ummomi a Najeriya su mayar da hankali wajen lalubo hanyar da za su taimaka wa mahukumta da shawarwarin da zai kai ga murkushe ayyukan ‘yan ta’addan boko haram da tsagerun Neja-Delta da matsalar satar mutane da satar shanu, amma ba batun jayayyar shugabanci ba.
Mai Kanuri na Legas ya nemi shugabanni su yi wa kasa addu’a
Sarkin Barebarin Jihar Legas Alhaji Mai Saleh Mustapha, ya ce, kamata ya yi shugabannin al’ummomi a Najeriya su mayar da hankali wajen lalubo hanyar da…