✕ CLOSE Noma Da Kiwo Hotuna Kiwon Lafiya Girke-Girke Sana'o'i Kimiyya da Kere-Kere Ra'ayin Aminiya Ra’ayoyi Rahoto
Click Here To Listen To Trust Radio Live

Gwamna ya yi zaman sulhu tsakanin manoma da makiyaya a Ibadan

Gwamnan Jihar Oyo, Sanata Abiola Ajimobi ya ce Allah ne Ya yi nufin al’umma su zama a cakude da juna a tsakanin al’ummomin manoma (Yarbawa)…

Gwamnan Jihar Oyo, Sanata Abiola Ajimobi ya ce Allah ne Ya yi nufin al’umma su zama a cakude da juna a tsakanin al’ummomin manoma (Yarbawa) da Fulani (makiyaya) da suka dade suna mu’amalar kasuwanci da auratayya a tsakaninsu a jihar.