Sadiya Muhammad na daya daga cikin sababbin jarumai mata da ake ganin nan gaba kadan tauraruwarta za ta karade duniyar masana’antar fina-finan Hausa (Kannywood).
Da yardar iyayena na shiga harkar fim – Sadiya
Sadiya Muhammad na daya daga cikin sababbin jarumai mata da ake ganin nan gaba kadan tauraruwarta za ta karade duniyar masana’antar fina-finan Hausa (Kannywood).