✕ CLOSE Noma Da Kiwo Hotuna Kiwon Lafiya Girke-Girke Sana'o'i Kimiyya da Kere-Kere Ra'ayin Aminiya Ra’ayoyi Rahoto
Click Here To Listen To Trust Radio Live

NAJERIYA A YAU: ‘Yadda aka kwakule min idanu da wuka’

Shirinmu na yau ya yi duba kan yadda al’amarin ya faru

More Podcasts

Domin sauke shirin latsa nan

A Karshen makon da ya gabata, an sami labarin kwakule idanun wanin almajiri a Jihar Bauchi.

Shirin Najeriya A Yau na wannan lokaci ya tattauna da wannan almajiri da aka kwakule wa idanu, ya kuma ji ya bakin iyayensa da malaminsu da kuma matsayin Rundunar ’Yan Sandan Jihar kan wannan mummunan al’amari.

A yi sauraro lafiya.