✕ CLOSE Noma Da Kiwo Hotuna Kiwon Lafiya Girke-Girke Sana'o'i Kimiyya da Kere-Kere Ra'ayin Aminiya Ra’ayoyi Rahoto
Click Here To Listen To Trust Radio Live

Najeria A Yau: Rikicin Majalisar Malaman Kano ya bar baya da kura

Yadda sauke Sheikh Ibrahim Khalil daga shugabancin majalisar ya yamutsa hazo.


Domin sauke shirin latsa nan.

Yunkurin sauke Malam Ibrahim khalil daga kujerarsa ta shugabancin Majalisar Malamai ta Jihar Kano ya janyo cece-kuce a jihar Kano da ma Arewacin Najeriya baki daya.

Jama’a da dama sun zargi gwamantin jihar da  hannu wurin tsige malamin.

Najeriya A Yau: Taskun da ’yan gudun hijira ke ciki a Najeriya

Najeriya A Yau: Yadda shugabannin Najeriya ke boye kudaden haram