✕ CLOSE Noma Da Kiwo Hotuna Kiwon Lafiya Girke-Girke Sana'o'i Kimiyya da Kere-Kere Ra'ayin Aminiya Ra’ayoyi Rahoto
Click Here To Listen To Trust Radio Live

Jirgin ruwa ya nutse da mutum 20 a Sakkwato

Jirgin ruwa ya nutse da mutum 20 da suka tashi daga kauyen Dundeji zuwa Kambama a Karamar Hukumar Shagari ta Jihar Sakkwato.

Jirgin ruwa ya nutse da mutum 20 da suka tashi daga kauyen Dundeji zuwa Kambama a Karamar Hukumar Shagari ta Jihar Sakkwato.

Mutanen sun bar gidajensu a ranar Talata da misalin 12 na rana domin tafiya samo itacen girki, sai jirgin ya nutse da su gaba daya.

Masu aikin ceto sun tsamo mutum 15 ana neman biyar a yanzu haka.

Sauran bayani na tafe…